A ranar 21 ga watan Maris, shugaban jami’ar BSU ta ƙasar Belarus Andrei Korol ya shugabanci tawaga don ziyartar BFSU. Mataimakin sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar kuma mataimakin shugaban jami’ar BFSU Jia Wenjian ya gana da tawagar.Ɓangarorin biyu sun yi shawarwari game da mu’amala a fannin nazari, da horar da malamai, da gudanar da aikin koyarwa a Intanet a tsakaninsu...
A ranar 15 ga watan Maris, mataimakin shugaban jami’ar Stony Brook ta Amurka Carl W. Lejuez ya ziyarci BFSU, inda sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua da mataimakinsa kuma mataimakin shugaban BFSU Jia Wenjian sun gana da shi.Bangarorin biyu sun yi shawarwari game da zurfafa haɗin gwiwa a fannonin raya jami’o’i, da horar da ɗalibai, da musayar malamai da ...
A ranar 12 ga watan Maris, shugaban kwalejin nazarin Asiya da Afirka na jami’ar London Adam Habib ya ziyarci BFSU. Babban sakataren kwamintin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua da mataimakinsa kuma mataimakin shugaban BFSU Jia Wenjian ya gana da shi.Wang ya bayyana halin da BFSU take biki wajen raya fannonin karatu da ƙarfafa haɗin gwiwar ƙasashen duniya, yana fata jami’...
A ranar 28 ga watan Febrairun shekarar 2024, BFSU ta fara share fagen ayyukan da za a gudanar da su a sabon zangon karatu.Babban sakataren kwamintin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua ya fara jibge ayyuka a hukunce. Na farko, za a zage damtse don tantance karatun digiri na farko. Na biyu kuma, za a fara hangen nesa game da haɓaka fannonin karatu. Na uku kuma, za a inganta in...
A ranar 6 ga watan Janairu, an ƙaddamar da taron tattaunawar diflomasiytar jama’a ta sabuwar shekarar 2024 da BFSU ta shirya.Wakilan ma’aikatar harkokin wajen Sin, da ma’aikatar kula da kasuwanci, da sashen kula da tuntuɓawar ƙasashen waje, da kwamintin sada zumunci, da cibiyar nazarin da samun bunƙasuwar majalisar gudanarwar Sin, da kwamitin nazarin Turai na Sin, da tawagar ƙungiyar ...
Daga ranar 1 zuwa ranar 10 ga watan Disamban, shugaban BFSU kuma mataimakin sakataren janar kwamintin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Yang Dan ya shugabanci tawaga don kai ziyara a ƙasashen Habasha, Madagascar, da Tanzaniya, inda suka ziyarci kamfanin CCECC a Habasha da jami’ar Addis Ababa da cibiyar yaƙi da cututtuka ta ƙungiyar AU, da ofishin mataimain firaministan ƙasar kuma mi...
Daga ranar 7 zuwa ranar 9 ga watan Disamban, an shirya taron ƙasa da ƙasa game da Sinanci na shekarar 2023. Taken taron shi ne“A yi amfani da Sinanci don ba da hidimomi ga duniya.” Ƙwararru da masana na gida da waje, da jami’an gwamnati, da wakilan ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa da shugabannin hukumomin harsunan ƙasashen duniya kimanin 2000 sun halarci taron. Sakataren kwamintin jam’iyya...
A ranar 24 ga watan Nuwamba, an shirya taron tattaunawar Shanghai kan nazarin ƙasar Sin a duniya. Taken taron da aka yi shi ne wayewar kan al’ummar Sin da hanyoyin da aka bi a ƙarƙashin yanayin duniya da ake ciki. Shugaban BFSU kuma mataimakin zaunannen kwamintin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar Yang Dan ya shugabanci tawaga don halartar taron.Yang Dan ya gabatar da jawabi a yayin taron ...
Daga ranar 9 zuwa ranar 17 ga watan Nuwamba, babban sakataren kwamintin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua ya shugabanci tawaga don kai ziyara a ƙasashen Argentina da Brazil da Costa Rica, inda ya ziyarci jami’ar Belgrano, da jami’ar Buenos Aires ta Argentina, da jami’ar UNILA, da jami’ar Rua Marquês de São Vicente ta Brazil, da jami’ar UNED ta Costa Rica da sauran jami...