Daga ranar 8 zuwa ranar 17 ga watan Afrilu, sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua ya shugabanci tawaga don ziyartar ƙasashen Nepal, da Vietnam, da Indonesiya, inda suka ziyarci jami’o’in Tribhuvan, da Kathmandu, da Nep...
A ranar 30 ga watan Maris, mambar da ke kula da harkokin ƙirƙire-ƙirƙire da nazari da al’adu da ilmi da matasan kwamitin EU da take halartar tsarin mu’amalar al’adu da jama’a karo na 6 tsakanin ƙasar Sin da ƙasashen Turai Iliana Ivanova ta ziyar...