Daga ranar 21 zuwa ranar 29 ga watan Agusta, sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua ya shugabanci tawaga don kai ziyara a ƙasashen Iceland da Denmark da Sweden, inda suka ziyarci jami’ar Iceland da ta Akureyri, da jami’ar Aarhus da ta Copenhagen ta Denmark, da jami’ar Lund da kwamitin mu’amalar ƙasashen waje na Sweden, sannan kuma sun ziyarci ofishin jakdancin ...
A ranar 31 ga watan Yuli, an fara sansanin koyar da Sinanci na ƙara sanin ƙasar Sin na shekarar 2025. Mataimakin sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Jia Dezhong da mataimakin direktan cibiyar haɗin gwiwa kan mu’amala game da harsunan gida da waje na ma’aikatar ilmin ƙasar Sin Liu Jianqing sun halarci bikin buɗe taro. Malamai da ɗalibai 154 da suka fito daga ƙasashen Czech,...
A ranar 26 ga watan Yuli, shugaban gwamnatin yankin Catalonian na ƙasar Spainiya Salvador Illa ya shugabanci tawaga don kai ziyara a BFSU. Shugaban jami’a kuma mataimakin sakataren kwamitin kwaminisancin jami’ar Jia Wenjian ya gana da tawaga, direktan sashen kula da tuntuɓawar ƙasashen waje na kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminisancin jami’ar Wang Huayong da jakadan Spainiya a ƙasar Sin Marta ...
Daga ranar 22 ga watan Yuni zuwa ranar 1 ga watan Yuli, shugaban BFSU kuma mataimakin sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar Jia Wenjian ya ziyarci ƙasashen Rwanda, da Uganda, da Kenya, inda ya ziyarci jami’ar Rwanda da ta Makerere,da kwalejin nazarin kimiyyar Luyanzi, da cibiyar sa ido game da nazarin bunƙasuwar Uganda, da jami’ar Kenyatta, da ta Nairobi da sauran jami’o’i da ...
A ranar 18 ga watan Yuni, mataimakin ministan ilmin Malaysia Wong Kah Who ya ziyarci BFSU. Shugaban BFSU kuma mataimakin sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar Jia Wenjian da mamban zaunannen kwamitin kuma mataimakin shugaban BFSU Zhao Gang ya gana da shi.Shugaban Jia ya bayyana halin da ake ciki wajen horar da ƙwararru da mu’amalar ƙasashen waje, da raya fannonin karatu, kuma yana ...
A ranar 23 ga watan Yuni, shugaban majalisar dokokin ƙasar Thailand Wan Muhamad Noor Matha ya ziyarci BFSU. Sakataren jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Wang Dinghua da zaunannen mamban jam’iyyar kwaminisancin jami’ar BFSU Zhao Gang ya gana da shi.Wang Dinghua ya bayyana cewa, a cikin shekaru 50 da suka gabata, bayan da ƙasashen Sin da Thailand suka ƙulla alaƙar dake tsakaninsu, alaƙar da ...
Yayin da aka yi mu’amala tsakanin bambancin al’adun ƙasashen duniya, za a haɓaka al’adu na ko wace ƙasa na ƙasashen duniya. A halin da ake ciki yanzu, watau yayin da ake fuskanta sauye-sauyen da ba a taɓa ganin irinsa ba cikin shekaru 100 da suka gabata, ana bukatar mu’amala da tattaunawa tsakanin bambancin al’adun ƙasashen duniya. Dalilin da ya sa aka tsara shirye-shiryen hotunan bidiyo ...
Daga ranar 11 zuwa ranar 13 ga wata, an shirya taron kwamitin haɗin gwiwar ilmi tsakanin ƙasashen Sin da Belarus kuma taron ministocin ilmi karo na farko tsakanin ƙasar Sin da ƙasashen Asiya ta tsakiya, da taron shekara-shekara na jami’ar ƙungiyar SCO na 2025, da taron ministocin ilmi na mambobin ƙungiyar SCO karo na 9 a birnin Urumqi da ke jihar Xinjiang, shugaban BFSU kuma mataimakin sakataren ...
Daga ranar 16 zuwa ranar 24 ga watan Afrilu, shugaban BFSU kuma mataimakin sakataren kwamitin jam’iyyar kwaminisancin jami’ar Jia Wenjian ya shugabanci tawaga don kai ziyara a ƙasashen Kazakhstan da Uzbekistan da Kyrgyzstan, inda ya ziyarci jami’ar Al-Farabi, da jami’ar Ablai Khan dake nazarin alaƙar ƙasa da ƙasa da harsunan duniya, da jami’ar Nazarbayev ta ƙasar Kazakhstan, da jami’ar nazarin ...