A yammacin ranar 21 ga watan Satumba, an kaddamar da bikin fara koyar da sabon fannin karat una Amharic a kwalejin nazarin Afrika na jami’ar BFSU. Zaunannen mamban kwamitin tsakiya kuma mataimakin shugaban jami’ar BFSU Jia Wenjian da minista kuma karamin jakadan na ofishin jakadancin kasar Habasha da ke kasar Sin Samuel Fitsumbirhan ya halarci bikin, kuma shugabar kwalejin nazarin Afrika Li H...
Daga ranar 16 zuwa ranar 25 ga watan Disamba na shekarar 2019, bisa goron gayyata da jami’ar Zayed ta Hadaddiyar Daular Larabawa da cibiyar nazari da mu’amalar ilmi ta Saudiyya da cibiyar mu’amalar ilmi Nabig ta Saudiyya da gwamnatin Amman ta Jordan da kungiyar kula da biranen kasashen Larabawa suka yi, babban sakataren jami’ar BFSU Wang Dinghua ya shugabanci tawaga don ziyartar kasashen ...
Daga ranar 9 zuwa ranar 10 ga watan Disamba, an yi babban taro game da koyar da ilmin Sinanci na kasa da kasa na shekarar 2019 a birnin Changsha da ke kasar Sin. Mataimakiyar firaministan Sin kuma shugabar kwamintin cibiyar kwalejin Confucius Sun Chunlan ta halarci bikin bude taron, inda ta yi muhimmin jawabi. Ministan ilmi na Sin kuma mataimakin shugaban kwamintin cibiyar kwalejin Confucius ...
A yammacin ranar 4 ga watan Disamba, shugaban kasar Salvador Nayib Bukele ya ziyarci BFSU, inda aka karrama masa da digiri na uku kuma ya yi jawabi a wajen. An yi bikin karramawa digiri na uku ga shugaban da kuma bikin gabatar da jawabi a dakin taron kasa da kasa a cibiyar nazarin Larabci ta jami’ar. Shugaban kasar Salvador Bukele da uwargidansa Gabriela Rodríguez, da ministar tattalin arzik...
A safiyar ranar 26 ga watan Nuwamba, ministar kula da ilmi da kimiyya da nazari da wasanni ta kasar Slovakiya Martina Lubyová ta shugabanci tawaga don ziyartar BFSU, jakadan kasar Slovakiya da ke kasar Sin Dušan Bella ya raka shi zuwa. Shugaban jami’ar BFSU Yang Dan ya gana da ministan Lubyová.Yang Dan ya yi maraba da zuwa Lubyová, kuma ya gabatar da tarihin jami’ar da akidar horar da dali...
A ranar 7 ga watan Nuwamba na safe, shugaban majalisar dokokin kasar Czech Radek Vondráček ya shugabanci tawaga don ziyartar jami’ar BFSU gami da yin jawabi. Jakadan kasar Czech da ke kasar Sin Vladimir Tomsik da direktar kwamitin tattalin arziki na majalisar dokokin kasar Radim Fiala da mataimakiyar ministan harkokin kasuwanci da cinikayya ta kasar Martina Taubelova sun ziyarci jami’ar ta...
A ranar 24 ga watan Oktoba, shugaban kwalejin ESCP na Faransa Frank Bournois da mataimakinsa Laulusa sun ziyarci jami’ar BFSU. Shugaban jami’ar Yang Dan da zaunannen mamban kwamitin jam’iyyar kwaminis ta jami’ar kuma mataimakin shugaban jami’ar Yan Guohua sun gana da tawaga
A safiyar ranar 21 ga watan Oktoba, shugaban makarantar Maryknoll ta Hawaii ta Amurka Perry Martin ya ziyarci BFSU, inda shugaban jami’ar kuma mataimakin sakataren jam’iyyar kwaminis na jami’ar Yang Dan da zaunannen mamban kwamintin jam’iyyar kuma mataimakin shugaban jami’ar Yan Guohua, da mai ba da taimako ga shugaban jami’ar kuma shugaban makarantar dake karkashin BFSU Lin Weimin sun ...
Daga ranar 11 zuwa ranar 18 ga watan Oktoba na shekarar 2019, sakataren jami’ar BFSU Wang Dinghua ya shugabanci tawaga don ziyartar kasashen Albaniya da Czech da Poland, inda ya yi mu’amala da kwalejin nazarin kimiyya na kasar Albaniya da jami’ar Vlore ta kasar da jami’ar Charles da ta Palacký ta kasar Czech da jami’o’in Silesian da Jagiellonian da Warsaw na kasar Poland, sun daddale ya...