A ranar 8 ga watan Oktoba, kwalejin nazarin harsunan Afrika ya kaddamar da bikin bude kwas na harshen Kinyarwanda a hukunce, wannan shi ne karo na farko da jami’o’in Sin suka bude kwas don koyon wannan harshe. Zaunannen mamban kwamintin jam’iyyar kwaminis ta jami’ar BFSU kuma mataimakin shugaban jami’ar Jia Wenjian da mukaddashin ofishin jakadancin Rwanda dake kasar Sin Virigile Rwanyaga...
北京外国语大学亚洲学院揭牌仪式配图.jpg 北京外国语大学非洲学院揭牌仪式配图.jpgA ranar 23 ga watan Satumba, an gudanar da bikin kafa kwalejin nazarin Asiya da kwalejin nazarin Afrika a jami’ar BFSU.Babban sakatare na kwamitin jam’iyyar kwaminis ta jami’ar BFSU Wang Dinghua, da shugaban tawagar jakadun kasashen Afrika a kasar Sin kuma jakadan Kamaru a kasar Sin Martin Mpana da jakadan kasar ...
2019级新生开学典礼配图.jpgA safiyar ranar 2 ga watan Satumba, an gudanar da bikin bude karatu ga sabbin dalibai na shekarar 2019 a jami’ar BFSU. Dalibai masu neman digiri na farko 1494 da masu neman digiri na biyu da na uku 1226, har ma da dalibai masu karatun sharen fage don neman shiga jami’a 20 da ma ragowar wakilan dalibai masu ci gaban karatu da sauran wakilan daliban kasashen waje sun ...
A safiyar ranar 27 ga watan Yuni, an shirya bikin kammala karatun digiri na farko na shekarar 2019 kuma bikin mika digiri a dakin wasan motsa jiki na jami’ar. Dalibai masu neman digiri na farko na gida da waje kimanin 1428 sun halarci bikin, kuma 62 daga cikinsu sun samu lambobin yabo na nagartattun daliban birnin Beijing, yayin da sauran karin 110 sun zama nagartattun daliban BFSU, sauran dal...
A safiyar ranar 26 ga watan Yuni, an gudanar da bikin kammala karatun digirgiri na shekarar 2019 kuma biki ne na mika digirgiri ga dalibai, a bana akwai dalibai kimanin 928 da suka kammala karatun digirgiri daga BFSU.
A yammacin ranar 20 ga watan Yuni, ministan ilmi na Hadaddiyar Daular Larabawa Hussain Al Hammadi ya shugabanci tawaga don kai ziyara a jami’ar BFSU. Babban sakatare na jami’ar BFSU Wang Dinghua da mamban zaunannen kwaminti na jam’iyyar kwaminisancin BFSU kuma mataimakin shugaban BFSU Yan Guohua sun gana da ministan.Babban sakatare Wang ya yi maraba da zuwan tawagar a jami’ar BFSU, kuma y...
Kwanan baya, ma’aikatar kula da harkokin ilmi ta kasar Sin ta fidda sakamakon da take amincewa game da sabbin fannonin karatun digiri na farko da za a bude a kasar na shekarar 2018, inda ta amince da...
A ranar 13 ga watan Afrilu da yamma, ministan harkokin wajen Japan Taro Kono ya ziyarci BFSU, inda ya yi mu’amala da dalibai da malaman cibiyar nazarin Japan ta kasar Sin. Babban sakataren kwamintin ...
A ranar 19 ga watan Mayu, an yi taron tattaunawa kan nazarin shiyya-shiyya da daidaita lamuran duniya kuma taron tattaunawa tsakanin kawacen jami’o’in harsunan waje na duniya. Jami’ar BFSU ta shiry...