Kwanan baya, ma’aikatar kula da harkokin ilmin kasar Sin ta fidda sakamakon bincike da sabbin fannonin karatu da aka bayar a shekarar 2017. Ma’aikatar kula da ilmi ta Sin ta amince da rokon bude fan...
Daga ranar 23 zuwa ranar 25 ga watan Maris, shugaban BFSU Peng Long ya raka ministan harkokin ilmin Sin Chen Baosheng ziyarar birnin Hiroshima na kasar Japan, don halartar taron mu’amalar al’adu kar...
A ranar 11 ga watan Afrilu,aka kaddamar da jerin bukukkuwa don tunawa cikon shekaru 100 da haihuwar shugaban Hadaddiyar daular Larabawa Zayed a kwalejin nazarin harshen Larabci na BFSU. Shugaban BFSU...
A yammacin ranar 12 ga watan Afrilu, firaministan kasar Netherlands Mark Rutte ya ziyarci jami’ar BFSU. Jakadan kasar Netherlands a kasar Sin Everardus Kronenburg da babban sakataren fadar gwamnati P...
Daga ranar 19 zuwa ranar 28 ga watan Afrilu, shugaban BFSU Peng Long ya shugabanci tagawa don kai ziyara a kasashen Azerbaijan da Isra’ila da Habasha, inda ya yi mu’amala da daddale yarjejeniyoyi da...
Kwanan baya, ma’aikatar kula da ilmi ta Sin ta amince da kafa fannin karatu don neman digiri na farko na diplomasiyya tsakanin BFSU da jami’ar Keele, kuma an yi shirin daukar dalibai a wannan shekar...
A ranar 3 ga watan Mayu, kwalejin Confucius na jami’ar Hawaii da jami’ar BFSU ta shirya gudanarwa, ya samu lambar yabo ta fitattun jami’o’in Confucius a duniya. Babban sakataren cibiyar Confucius ...
A ranar 5 ga watan Yuni na safe, mataimakin shugaban jami’ar Tel Aviv Raanan Rein ya ziyarci jami’ar BFSU, inda shugaban jami’ar Peng Long ya gana da shi.
A ranar 27 ga watan Yuni, BFSU ta shirya bikin kammala karatu da ba da digirgiri ga dalibai na shekarar 2018 a hukunce, dalibai kimanin 830 sun kammala karatun digirgiri a bana.