JAMI'AR KOYON HARSUNAN

WAJE TA BEIJING

Dai Dongmei ta samu lambar yabo ta ƙasar Faransa

发布时间:2023-04-06

A ranar 20 ga watan Maris, an ƙaddamar da bikin murnar ranar Faransanci a faɗar ofishin jakadancin Faransa da ke ƙasar Sin. Ma’aikatar ilmi ta ƙasar Faransa ta karrama  shugabar kwalejin nazarin harshe da al’adun Faransancin BFSU Dai Dongmei lambar yabo ta nazari, don jinjina ƙoƙarin da ta yi wajen koyar da harshe da yawaita al’adun ƙasashe masu amfani da harshen Faransanci. Jakadan Faransa a ƙasar Sin Bertrand Lortholary ya miƙa mata lambar.

A ranar 20 ga watan Maris, an ƙaddamar da bikin murnar ranar Faransanci a faɗar ofishin jakadancin Faransa da ke ƙasar Sin. Ma’aikatar ilmi ta ƙasar Faransa ta karrama  shugabar kwalejin nazarin harshe da al’adun Faransancin BFSU Dai Dongmei lambar yabo ta nazari, don jinjina ƙoƙarin da ta yi wajen koyar da harshe da yawaita al’adun ƙasashe masu amfani da harshen Faransanci. Jakadan Faransa a ƙasar Sin Bertrand Lortholary ya miƙa mata lambar.


NO.2 North Xisanhuan Road Haidian District Beijing

OFISHIN KULA DA MU’AMALA DA HADIN GWIWA DA KASASHEN WAJE

OFISHIN KULA DA KWALEJIN CONFUCIUS

OFISHIN KULA DA DALIBAI ‘YAN KASASHEN WAJE

OFISHIN KULA DA HARKOKIN YAU DA KULLUM

Copyright@BFSU.Support by ITC